Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar Abuja a safiyar yau domin halartar taron majalisar dinkin duniya a birnin New york.
Buhari ya tafi New york domin halartar taron majalisar dinkin duniya
A taron majalisar shugaban zai yi magana game da abubuwan dake faruwa a kasar Nigeria
A bisa labarin da channels Tv ta fitar, shugaban ya bar garin Abuja a safiyar ranar lahadi 17 ga watan Satumba zuwa kasar Amurka.
Buhari ya bar kasa tare da wasu ministocin shi wadanda ba'a fitar da sunayen su.
A taron majalisar shugaban zai yi magana game da abubuwan dake faruwa a kasar Nigeria.
Taken taron majalisar na wannan shekarar shine;"mayar da hankalin kan muitane; neman zamn lafiya da samad da rayuwa managarci".
Ana kyautata zaton cewa shugabamn zai kara magana akan yadda za'a mayar kudaden gwamnati da aka sata a kasar.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng