ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Gawar shahararren dan wasan kwallo na hanyar dawowa kasar Ivory coast

Gawar Cheick Tiote zai iso Ivory coast ranar alhamis kuma inda yan ƙwallon ƙasar da sauran jama’a zasu yi mai ta’aziyya. Inji huƙumar ƙwallo na Ivory coast.

Gawar shahararren dan wasan kwallo na hanyar dawowa kasar Ivory coast.

Tiote yana ciƙin tawagar Ivory coast da suƙa lashe gasar ƙwallon africa na sheƙara 2015 bayan sheƙaru 23 da rashi. Ya rasu 5 ga watan june yana da sheƙaru 30 a inda yaƙe motsa jiki da sabon ƙungiyar ƙwallon shi daƙe China beijing express.

Ya buga wasanni 54 ma ƙasar Ivory coast tare da buga gasar ƙwallo na duniya na sheƙara 2010 da 2014.

Yan ƙwallon ƙasar zasu dawo Abidjan ranar litinin don yi ma iyalensa ta’aziyya.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT