ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Ziyarar shugaban kasa zuwa jihar Legas

Wannan shine karo na farko da shugaban kasa mai zaman kujera zai kai ziyarar aiki jihar Legas

Shugaban ya sauka a filin jirgin Murtala Muhammed dake nan jihar inda ya samu tarba daga gwamna Akinwunmi Ambode da sauran jami'an gwamnati  safiyar ranar alhamis 29 ga watan maris.

Jim kadan bayan saukar sa shugaban ya kaddamar da sabuwar tashar mota na zamani da gwamnatin jihar ta gina a nan garin Ikeja babban birnin jihar.

Shugaban zai kuma halarci taron lekca na raya zagayowar ranar haihuwar tsohon gwamnan jihar kuma daya daga cikin jagororin jam'iyar APC wato Asiwaju Bola Tinubu wanda za'a gudanar a dakin taro na Eko convention center dake garin Victoria Island nan jihar.

ADVERTISEMENT

Wannan shine karo na farko da shugaban kasa mai zaman kujera zai kai ziyarar aiki jihar Legas.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT