ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Dan shugaban kasa ya samu sauki ya dawo gida

Yayin saukar sa daga jirgin sama ya samu tarba daga karamin ministan kiwon lafiya da sauran yan uwan sa.

Bayan jinyar da yaje yi a kasar jamus matashin ya dawo kasar Nijeriya jiya laraba 28 ga watan Febreru.

Kai tsaye bayan saukar sa, Yusuf ya garwaya fadar shugaban kasa inda ya gaisa da mahaifin sa shugaba Muhammadu Buhari.

Tun cikin watan karshe na bara aka tafi dashi kasar jamus domin jinya bayan kwatar dashi da aka yi a wata asibiti dake nan garin Abuja.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda hadimin shugaban kasa a fannin yadda labarai Garba Shehu ya fitar, Yusuf ya samu karaya sanadiyar hatsarin da ya rutsa dashi yayin da yake tsere da babur a daren ranar 26 ga watan disamba na 2017.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT