ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Wa'azin Sheikh Isa Ali Fantami kan Luwadi da Madugo

Shehin malamin addini yayi wa'azi game da illar yin luwadi da madugo.

Lamarin dai yayi kamari a fadin duniya kuma har yanzu ana cigaba da gangami domin bada yanci yin haka. Abun bakin ciki shine masu aikata hakan basa la'akari da azabar da illar da hakan take jawowa kamar yadda addini ya bayyana.

A cikin wannan bidiyon Babban malamin addini kuma shugaban hukumar kimiya da fasaha ta kasa (NITDA) Sheikh Isa Ali Fantami yayi wa'azi a kan sakamakon aikata wannan abun hani.

ADVERTISEMENT

Tunatarwar ta girgiza zukata kuma muna Addu'a Allah ya tsare al'ummar mu da wannan abun.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT