ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Aisha Buhari ta taya al'ummar yankin arewa maso gabas murna da samun sabon hukuma

Uwargidan tayi kira ga ma'aikatar hukumar da su tabbatar sun gabatar da tsare-tsaren su domin tallafawa al'ummar yankin

Matar shugaban kasa Aisha Buhari ta taya gwamnati da al'ummar yankin gabashin arewa na kasar murna da aka kaddamar da sabon ma'aikatar arewa maso gabas wato North East Development Commission (NEDC)

A bisa sakon taya murna da kakakin ta malam Suleiman Haruna ya fitar ranar talata a garin Abuja, hukumar zata kasance cibiyar bada agaji ga wadanda rikicin ta'adanci ya shafa.

Kasancewa ta taka muhimmiyar rawa wajen ganin cewa an kaddamar da hukumar, Aisha Buhari ta nuna farin cikin ta inda take cewa hakika alheri ne kafa hukumar.

Uwargidan tayi kira ga ma'aikatar hukumar da su tabbatar sun gabatr da tsare-tsaren su domin tallafawa al'ummar yankin.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT