Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shirya liyafar bude bakin azumin ranar 20 ga watan azumi a fadar sa inda ya gayyaci sarakunan gargajiya da malaman Addini.
ADVERTISEMENT
Shugaba Buhari yayi bude baki tare da sarakuna da malamai
Shugaban kasa ya shirya liyafar bude baki ma sarakunan gargajiya da malaman nijeriya a fadar sa
Manyan sarakunan gargajiya na ko wani yanki sun halarci liyafar wanda aka shirma masu musamman tare da manyan malaman addinin musulunci dake kasar.
Shugaban ya halarci taron liyafar tare da shugaban mai'aikatan fadar sa, Abba Kyari da wasu ma'aikatan fadar sa.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT