ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Shugaba Buhari na shirin barin kasar zuwa Cote d'ivoire

Shugaban zai halarci taron gamayar majalisar kasashen afrika da ta turai a Abidjan

Kakakin shugaban Femi Adeshina ya sanar da haka ga manema labarai. A takardan da kakakin ya fitar, shugaban zai halarci taron wanda za'a gudanar a Abidjan babban birnin kasar Cote d'ivoire tsakanin ranar 28 da 29 na watan yau.

A kwanan baya shugaban ya halarci taron ECOWAS a kasar jomhoriyar Nijar inda aka tattauna kan amfani da kudi bai daya tsakanin kasashen dake cikin ECOWAS.

Taken taron shine "Zuba jari ga matasa domin samad da tabbataciyar cigaba" kuma shugaba Buhari zaiyi amfanin da damar wajen ganawa da sauran shugabannin kasashen afrika da ma na kasashen turai.

ADVERTISEMENT

Cikin tawagar shugaban wadanda zasu raka shi taron akwai gwamnan jihar akwa ibom Udom Emmanuel da takwaran sa na jihar Bauchi Alhaji Muhammed Abubakar tare da wasu yan majalisar shugaban.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

Top 5 female directors in Nollywood

Top 5 female directors in Nollywood

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 reasons Easter was more fun when we were children

5 reasons Easter was more fun when we were children

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT