ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Malamin da ya rubuta littafin 'Hisnul Muslim' ya rasu

Masani kuma marubucin littafai addini ya rasu  safiyar ranar Litinin 1 ga watan oktoba a babban birnin Riyadh na kasar Saudi Arabia.

Masani kuma marubucin littafai addini ya rasu  safiyar ranar Litinin 1 ga watan oktoba a babban birnin Riyadh na kasar Saudi Arabia.

Anyi jana'izar shi a masallacin Rajhi bayan sallar la'asar na ranar.

Shehin malamin ya rubuta littafai da dama na musulunci. daya daga cikin litaffai da ya rubuta shine shahararren littafin addu'o'i mai suna 'Hisnul Muslim' wanda aka yi ma fassarar 'Garkuwan musulmi' da harshen hausa.

ADVERTISEMENT

An wallafa litaffin da harsuna daban-daban dake fadin duniya.

Shehin Malamin ya rasu bayan ya sha fama da ciwon daji.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT