ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Masarautar Katsina ta nada Sanata Ibrahim Ida da sarautar "Sardaunan katsina"

Ya samu matsayin ne bayan rasuwar tsohon shugaban rundunar yan sandan kasa Alhaji Ibrahim Coomasie wanda ke rike da sarautar gabanin rasuwar shi.

Ya samu matsayin ne bayan rasuwar tsohon shugaban rundunar yan sandan kasaAlhaji Ibrahim Coomasie wanda ke rike da sarautar gabanin rasuwar shi.

Wannan labarin ya fito ne a cikin wata sako da sakataren masarautar kuma mai sarautar 'Sallamar Katsina"Alhaji Bello Ifo ya sanar ma manema labarai.

Tsohon dan majalisar ya wakilci jihar Katsina a farfajiyar majalisar tarayya tsakanin shekarar 2007 zuwa 2011.

ADVERTISEMENT

Shine mai rike da sarautar 'Dan majen katsina' kafin wannan sabon sarautar da masarautar ta nada mashi.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT