ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Nijeriya da Nijar sun rattaba hannu kan yarjejeniyar gina matatan mai a jihar Katsina

An gudanar da taron rattaba hannu ga yarjejeniyar a fadar shugaba Muhammadu Buhari dake nan babban birnin tarayya ranar talata 24 ga watan Yuli.

Yarjejeniyar zai kara gina bututun man iskar dafa abinci wanda za'a jawo daga kasar Nijar zuwa Nijeriya kuma yarjejeniyar zai lakume dala biliyan biyu.

An gudanar da taron rattaba hannu ga yarjejeniyar a fadar shugaba Muhammadu Buhari dake nan babban birnin tarayya ranar talata 24 ga watan Yuli.

Takwaransa  na jamhoriyar Nijar Mamoudou Issoufou tare da wasu jami'an gwamnatin sa sun halarci taron.

ADVERTISEMENT

Ministan mai Ibe Kachukwu tare da takwaransa na Nijar mista Foumakoye Gado suka sa hannu ga takardar yarjejeniya a madadin kasashen.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT