ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Mataimakin shugaban jam'iya mafi rinjaye a majalisa ya rasu

Dan majalisar mai wakiltar jihar Kogi ya rasu ne a safiyar ranar juma'a yayin jinyar wata rashin lafiya da ya sha fama da ita

Kakakin majalisar Yakubu Dogara ya tabbatar da rasuwar dan majalisar mai shekaru 58 a duniya, a wata takardar sanarwa da ya fitar.

kakakin ya sanar cewa dan majalisar ya rasu ne a asibiti bayan jinyar rashin lafiya da yasha fama da ita. Dogara ya yaba halayen mamacin inda yace shi mutum ne mai jajircewa wajen aiki.

Marigayin kafin ya zarce majalisar tarayya, ya rike mukamin kakakin majalisar dokoki na jihar Kogi.

Za'a yi jana'izar shi a garin Lokoja bayan sallar Juma'a.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

Top 5 female directors in Nollywood

Top 5 female directors in Nollywood

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 reasons Easter was more fun when we were children

5 reasons Easter was more fun when we were children

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT