ADVERTISEMENT
Majalisar dokokin tarayya ta daga ranar dawowa
Sanarwar tace an daga ranar dawowa da zama daga ranar 25 ga watan satumba zuwa ranar 9 ga watan Oktoba.
Jakadan majalisar M.A. Sani Omolori ya sanar da labarin haka ya kanema labarai ranar lahadi 23 ga watan Satumba.
Yan majalisar zasu dawo bakin aiki dai-dai karfe 10 a safe na ranar Talatan 9 ga watan gobe.
Majalisar ta daga ranar dawowar ne bisa ga ayyukan zaben fidda gwani da jam'iyu zasu gabanin zaben 2019.
ADVERTISEMENT
Tun a ranar 24 ga watan Yuli majalisar ta tafi hutu bayan da shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya sanar da sauya shekar wasu daga cikin yan majalisar.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT