ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Majalisa  ta tabbatar da Dan Iya a matsayin sabon mataimakin gwamnan Sokoto

Ibrahim Sarki ya bukaci sauran takwarorin sa da su tabbatar da sabon mataimakin gwamnan duba da kyawawan halayen sa.

Aminu Tambuwal

An tabbatar da hakan ne sakamakon kudurin da mataimakin shugaban jam'iya mafi rinjaye, Alhaji Ibrahim Sarki ya shigar bayan da gwamna Aminu Tambuwal ya tura sunan Dan iya domin a tantance.

Bayan muhawara da aka yi kan kudurin, kakakin majalisar Alhaji Salihu Maidaji ya tabbatar da matsayin sabon mataimakin gwamna.

Mannir Dan-Iya zai maye gurbin tsohon mataimakin gwamnan jihar, Alhaji Ahmed Aliyu, wanda ya sauka daga mukamin a ranar 13 ga watan Nuwamba.

ADVERTISEMENT

Tsohon mataimakin gwamnan ya sauka ne daga matsayin bayan da ya samu takardar tsayawa takarar gwamna  na jam'iyar APC a zabe dake gabatowa.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

Top 5 female directors in Nollywood

Top 5 female directors in Nollywood

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 reasons Easter was more fun when we were children

5 reasons Easter was more fun when we were children

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT