ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Da taimakon majiya muka gano naira biliyan 29

Magu yayi kira ga yan Nijeriya da su cigaba da taimakon hukumar wajen bada labari domin gano kudaden gwamnati da aka sace

Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC Ibrahim Magu yace hukumar ta gano akalla naira biliyan 29 da taimakon majiya.

Magu ya sanr da haka a wani taro na fitar da tsare tsare yanda za’a kare majiya masu taimakawa wajen kama masu cin hanci da rashawa.

A taron wanda aka gudanar ranar alhamis 12 ga watan octoba a garin Abuja shugaban hukumar yayi kira ga yan ƙasar da su cigaba da taimakon hukumar wajen gano kudaden da barayin gwamnati suka sace.

Shugaban fannin hulɗa da jama'a na hukumar ya wakilce shi a taron

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

Top 5 female directors in Nollywood

Top 5 female directors in Nollywood

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 reasons Easter was more fun when we were children

5 reasons Easter was more fun when we were children

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT