ADVERTISEMENT
Tsohon gwamnan Katsina ya raka diyar shi dakin auren ta
Ibrahim Shema ya raka diyar shi har dakin aure ta bayan ya daura mata aure ga Huzaifa.
Bayar yadda al'adda ta tanadar, bayan shagulgulan bikin aure, iyaye sukan raka amarya zuwa dakin mijin ta. Mafi yawanci iyaye mata ke raka amarya dakin aure sai dai tsohon gwamnan bai gaza nuna kaunar dake tsakanin sa da diyar shi inda ya raka ta tare da rike hannun ta har zuwa dakin ta.
ece-auto-gen
ece-auto-gen
ADVERTISEMENT
ece-auto-gen
Kamar yadda za'a gani cikin kayatattun hotuna da aka fitar na bikin an gan inda amaryar take kukan rabuwa da iyalen ta.
Aisha Ibrahim Shema ta amarce ga angon ta Huzaifa a makon da shude kana anyi shagalin bikin auren su a garin Abuja.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT