ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Tsohon gwamnan Katsina ya raka diyar shi dakin auren ta

Ibrahim Shema ya raka diyar shi har dakin aure ta bayan ya daura mata aure ga Huzaifa.

___8910142___2018___9___27___17___bighweddings_41669178_233138777559583_3685540904283267699_n

Bayar yadda al'adda ta tanadar, bayan shagulgulan bikin aure, iyaye sukan raka amarya zuwa dakin mijin ta. Mafi yawanci iyaye mata ke raka amarya dakin aure sai dai tsohon gwamnan bai gaza nuna kaunar dake tsakanin sa da diyar shi inda ya raka ta tare da rike hannun ta har zuwa dakin ta.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda za'a gani cikin kayatattun hotuna da aka fitar na bikin an gan inda amaryar take kukan rabuwa da iyalen ta.

Aisha Ibrahim Shema ta amarce ga angon ta Huzaifa a makon da shude kana anyi shagalin bikin auren su a garin Abuja.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT