ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Gwamnatin tarayya na dab da samun $500M daga kasar US, Uk da France

Gwamnati tarayya ta sanar cewa tana dab da samun wasu kudade daga kasar Amurka, Ingila da Faransa wanda tsohon shugaban kasa ya kai ajiya

Alkalin alkalan Nijeriya kuma ministan sharia, Abubakar malami, ya bayyana hakana bayan zaman majalisa da suka yi ranar laraba 13 ga watan Yuni.

Kamar yadda ya bayyana, gwamnatin Nijeriya tana tattaunawa da kasashen domin samun kudaden.

Labarin ya biyo bayan sanarwa da ministan kudi, Kemi Adeosun, tayi na cewa an tura dala miliyan $322,515,931.83 daga kasar Switzerland zuwa asusun babban bankin kasa na daga cikin kudin da Abacha ya wawure.

Abubakar Malami ya kara da cewa an mika takardar shaidar mayara da kudin da aka samo ga sauran yan majalisa.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT