ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Jaruma ta bayyana dalilin sa yasa ba'a ganin ta a fim

Ta bayyana hakan ne yayin da take bada amsar tambayar da wani masoyin ta yayi a shafin ta na Instagram.

Jarumar bayyana hakan ne a yayin da take baiwa wani masoyinta amsar tambayar da yayi mata na cewa, mai yasa bata cika fitowa a fim kwana-kwanan nan?.

Masoyin jarumar ya yayi tambayar bayan ya sanar mata cewa ita ce jarumar wanda fim dinta yafi birge shi kuma yana kewar rashin ganin ta a sabbin fina-finai dake fitowa daga masana'antar kannywood.

Nafisa ta mayar masa da martani inda take cewa ta gode da soyayyar da yake mata kana ya shaida masa cewa tana da wasu ayyuka da take yi bayan fim kuma harkar tana da matukar wahala idan ta hada da fim domin shirya fim tana daukar lokaci kuma tana da wahalar hadawa. Tace idan ta samu labari mai kyau zata iya tsaida matsaya game da batun fitowa a shirin.

ADVERTISEMENT

Daga karshe jarumar ta wasa masa ruwan sanyi a zuciya inda tace yayi hakuri zuwa cikin watan Disamba zai ganta a cikin shirin fim.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT