ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Anyi musayar wuta tsakanin yan bindiga da sojoji, jami'ai biyu sun rasu

Alhaji Gado ya sanar cewa tuni aka tafi da gawar sojojin garin Gusau babban birnin jihar daga garin Anka

A labarin da jaridar Daily trust ta fitar, shugaban karamar hukumar Alhaji Mustapha Gado ya bayyana cewa, sojoji dake tsare da kauyen sunyi arangama da barayin wanda yayi sakamakon kashe wasu da dama na daga cikin su.

Yace jami'an rundunar sojoji biyu suka rasa rayukan su a sakamakon musayar.

Alhaji Gado ya sanar cewa tuni aka tafi da gawar sojojin garin Gusau babban birnin jihar daga garin Anka.

Sai dai bai bayyanar da adadin yan bindigar da suka rasu sanadiyar hartabon.

ADVERTISEMENT

Idan ba'a manta ba a makon da ya shude mutane 30 suka rasu sakamakon harin da wasu yan bindiga suka kai daidai kauyen Bawar daji.

Kan wannan lamarin Gwamnan jihar Abdulaziz Yari ya bada umarni na a harbe duk wani mai girke da makamai

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT