Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta sanar da hakan, a wata sanarwa da mai kula da harkokin hukumar na jihar Kaduna ya fitar ga manema labarai.
ADVERTISEMENT
Gwamnatin jihar Kaduna ta rage kudin aikin bana
Ya kara da cewa, bana ko wacce jiha zata fitar da kudin aikin hajj bana ga maniyata dake jihohin Nijeriya.
Imam Dantsoho ya bayyana cewa hukumar ta amince da maniyatan jihar da su biya N1,490,615.
A cewar shi "Hakan ya nuna cewa maniyyatan bana sun sami ragin Naira 44,615 idan aka kwatanta kudin bana da na bara".
Tuni dai hukumar alhazai na kasa ta sanar cewa ko wace jiha zata fitar da kudin aikin bana ga maniyata.
ADVERTISEMENT
NAHCON ta sanar cewa ta shirya tsaf domin jagorantar yan kasa zuwa aikin hajj bana ba tare da wani matsala ba tsabanin yadda ya kasance bara.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
Recommended articles
Here's everything to know about being a virgin on your wedding night
7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan
Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us
International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights
Top 5 female directors in Nollywood
6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan
5 benefits of fasting during Ramadan
5 reasons Easter was more fun when we were children
Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan
ADVERTISEMENT