ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Gwamnatin jihar Kaduna ta rage kudin aikin bana

Ya kara da cewa, bana ko wacce jiha zata fitar da kudin aikin hajj bana ga maniyata dake jihohin Nijeriya.

Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta sanar da hakan, a wata sanarwa da mai kula da harkokin hukumar na jihar Kaduna ya fitar ga manema labarai.

Imam Dantsoho ya bayyana cewa hukumar ta amince da maniyatan jihar da su biya  N1,490,615.

A cewar shi "Hakan ya nuna cewa maniyyatan bana sun sami ragin Naira 44,615 idan aka kwatanta kudin bana da na bara".

Tuni dai hukumar alhazai na kasa ta sanar cewa ko wace jiha zata fitar da kudin aikin bana ga maniyata.

ADVERTISEMENT

NAHCON ta sanar cewa ta shirya tsaf domin jagorantar yan kasa zuwa aikin hajj bana ba tare da wani matsala ba tsabanin yadda ya kasance bara.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

Top 5 female directors in Nollywood

Top 5 female directors in Nollywood

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 reasons Easter was more fun when we were children

5 reasons Easter was more fun when we were children

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT