Sakataren gwamnatin jihar, Alhaji Usman Jidda-Shuwa, ya sanar da haka a cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Talata 25 ga watan Satumba.
ADVERTISEMENT
Gwamna Kashim Shetima ya sauke majalisar sa
Sakataren gwamnatin jihar, Alhaji Usman Jidda-Shuwa, ya sanar da haka a cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Talata 25 ga watan Satumba.
Sanarwar ta umarci kwamishnonin da suyi gaggawa wajen mika ikon ma'aikatar da suke jagoranta ga sakataren din-din-din na ma'aikatun kafin ranar 28 ga watan Satumba.
Gwamnan yayi ma kwamishnonin godiya tare da jinjina masu bisa rawar da suka taka wajen ganin an samu cigaba karkashin gwamnatin sa.
Ya kuma yi masu fatan alheri su da sauran jama'a da suka mara masu baya wajen aiwatar da ayyukan su a ma'aikatar da suka rike.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT