ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

An sace masu hakar ma'adanai 16 a Kaduna

Jami'in hulda da mutane na rundunar, DSP Yakubu Sabo, ya tabbatar da faruar hakan yayin da ya zanta da manema labarai.

Niger Delta Militants

Kakakin rundunar,DSP Yakubu Sabo, ya shaida ma manema labarai cewa lamarin ya faru daren ranar talata 25 ga watan Satumba.

Yace barayin sun tare motar su yayin da suke kan hanyar komawa gida daga wajen aiki.

Kakakin yace an kaddamar da jami'an sashen hana garkuwa da mutane domin kubutar da ma'aikatan da aka sace.

ADVERTISEMENT

Ya nuna bakin cikin sa game da faruwar abun takaicin da ya faru, haka zalika ya jaddada cewa jami'an rundunar suna iya bakin kokarin su wajen kubutar da wadanda aka sace da kuma yakinin kama barayin.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT