ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Ƙungiyar Sapphire Foundation sun rarraba kayan taimako a Jihar Niger

Ƙungiyar Sapphire Foundation sun rarraba ma mutane masu tafiya da tsiraicinsu kayan taimako.

Ƙungiyar Sapphire Foundation sun rarraba kayan taimako a Jihar Niger

Mun kawo muku hotunan Birnin Amina a Jihar Niger, gari wanda mutane suna tafiya da tsiraicinsu domin rashin  sutura.

Maʼaikatan ƙungiyan sun kai ziyara zuwa Ƙaramar Hukuma na Rijau a Jihar Niger domin taimaka wa mutanen garin da sutura.

Yara, Manya, Mata da Mazaje, suna tafiya da tsiraici a wannan gari. Ƴan Ƙungiyar Sapphire Foundation sun kawo musu farin-ciki a yayin da sun kawo ma mutanen ƙauyen kayayyaki. Haka kuma mutanen sun ƙarbe su da farin-ciki.

Ana shawarwari da kuma shirin gina musu Makaranta. Menene ya hana Gwamnati, ƙungiyoyin addini da ƴan siyasa su ɗauki irin wannan mataki?

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT