ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Fusatattun mazaunin garin Dutse sun lakadawa shugaban karamar hukuma duka

Jama'ar garin suna zargin sa kan rashin biyan kudin asusun mazabar da ya kamata a biya su.

Kamar yadda jaridar Premiumtimes ta ruwaito, lamarin ya faru ne a garin Dutse safiyar ranar litinin 9 ga watan Yuli.

Daruruwan mazaunin garin sun lasa ma shugaban duka wanda daga bisani yayi nasara kubucewa inda ya shiga harabar ofishin karamar hukuma.

Duk da aka basu saduda ba inda suka kewaye harabar ofishin tareda hana shugaban barin ofishin.

ADVERTISEMENT

Labari ya nuna cewa jami'an rundunar yan sanda da sojoji sun garzaya ofishin domin kwato shugaban tare da kwantar da tarzomar da ya faru.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT