ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Lauya yace zai kai karar gwamnatin tarayya kotu kan raunin da yaji sanadiyar hatsarin da ya samu

Yace sai ya kai karar gwamnati ga kotu ranar laraba kan ciwon da yaji sanadiyar hatsari

Sanannen alkali wanda ke yaki kan kare hakkin mutane Femi Falana (SAN) ya bayyana abun dake zuciyar sa na kai karar gwamnatin taraya kotu bisa ga lalacewa hanya wanda tayi sanadiyar hatsari da yayi inda ya saumu rauni.

Alkalin yace ya samu hatsarin ne a hanyar shi zuwa wajen aikin sa nan garin Abuja wanda yasa har aka kwantar dashi a asibiti domin ya samu karaya a kafar shi kana yace ba zai yi shuru ba game da batun kamar yanda sauran yan kasar keyi idan haka ya faru dasu.

Shi dai wannan babban alkalin Yace sai ya kai karar gwamnati ga kotu ranar laraba kan ciwon da yaji sanadiyar hatsarin.

Ya fadi haka ne a wani taro ta musamman da aka gabatar a garin Abuja ranar talata 14 ga watan Nuwamba.

ADVERTISEMENT

Kwannan baya dai falana ya soke karar rundunar sojoji ga kwamitin bincike akan saba hakkin dan adam da shugaban kasa ya kafa game da sabawa doka wajen tsare shugaban yan darikar Shi'a Ibrahim Al-zakzaky fiye da yadda ya kamata.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT