Martanin da gwamnan yayi kenan bisa yajin aikin da NUT ke yunkurin yi a jihar bisa korar malamai da gwamnatin jihar tayi.
ADVERTISEMENT
Duk malamin da ya tafi yajin aiki, ya sani cewa iya bakin aikin sa kenan
Martanin da gwamnan yayi kenan bisa yajin aikin da NUT ke yunkurin yi a jihar bisa korar malamai da gwamnatin jihar tayi.
Gwamna yayi wannan korafi a shafin sa na tuwita yau 8 ga wata. yana mai cewa,
Yayan talakawa ke zuwa makarantar firamare na gwamnati a jihar Kaduna. Hakkin mu ne mu samar masu ingantaccen ilimi kuma muna kan yin haka.
ADVERTISEMENT
Duk wani malami dake sa ran bin NUT shiga yajin aiki, su sani cewa idan sunyi haka zasu fuskanci hukunci sallama daga aiki.
Gwamnan dai yace bazasu lamunta da cin fuska.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT