ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Kalli martanin wani dattijo kan kudirin tsayawa takara da shugaba Buhari yayi

Shugaba Buhari ya sanar da kudirin sake tsayawa takara a zaben 2019 a wajen taron jiga-jigan jam'iyar APC da aka gudanar a garin Abuja ranar 9 ga watan Afrilu

Shugaba Buhari ya fasa kwai inda ya sanar da kudirin zarcewa, sanarwar tasa ta tada kura indan har ga zuwa yanzu ana cece-kuce kan kudirin a kafafen sada zumunta. Inda wasu suka yi maraba da yunkurin wasu kuma basu goyin bayan neman da shugaban zai yi.

Kalli martanin da wannan dattijo ya bayar kan lamarin.

Shugaban kasa ya sanar da kudirin neman zarcewa a wajen taron shugabannin jam'iyar sa ta APC jim kadan kafin zarce zuwa kasar Ingila inda ya kai ziyarar aiki.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT