ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Buhari yayi sabbin nade-nade, ciki har da kakakin yakin neman zaben sa

Festus Keyamo zai wakilci jihar Delta a cikin jami'an hukumar da shugaban ya nada.

Cikin Mutane shidd da shugaban ya nada har da barister Festus Keyamo wanda aka nada kwanan baya a matsayin kakakin yakin neman zaben zarcewan shugaban a zaben 2019.

Wannan labarin ya fito ne  a wata wasika da shugaban ya tura ga yan majalisa domin yardar su, wanda shugaban majalisar Bukola Saraki ya karanta a zaman da suka yi ranar talata 8 ga watan Mayu.

Ga sunayen sauran mutanen da ya nada kamar haka: Chief Olabode Akeem Mustapha daga jihar Ogun, Alhaji Garba Buba daga jihar Bauchi, Bello Garba (jihar Sokoto) Brigadier-General Joseph O.J Okalogu (jihar Enugu), Mustapha Adewale Mudashiru jihar Kwara), Mr Adewale W. Adeleke (jihar Ondo).

Bayan ga haka, shugaban ya tura sunan Ateru Garba Madami, a matsayin wanda zai maye gurbin kwamishnan hukumar zabe na jihar Niger.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT