ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Barayi sama da 400 sun mika wuya sun kuma rantse da Kur'ani cewa ba za su sake ba

Barayin wadanda suke safara a kananan hukumomin Sumaila da Tudun wada bayn tuban nasu sun sanar cewa baza su sake yin sata ko fashi da makami ba.

Kamar yadda majiya RARIYA ta ruwaito, sun yi hakan ne a gaban hakimin Sumaila da DPO na rundunar yan sanda dake gundumar Sumaila.

Barayin sun mika makamai da suke amfani dasu wajen aika-aikan da suke a da a gaban jama'a.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT