ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Arsene Wenger, kociyar kungiyar Arsenal yayi murabus

Zai bar kungiyar ne a karshen kakar bana kamar yadda ya sanar a wata takarda da ya fitar ma kungiyar

Kociyar ya kwashi tsawon shekaru 22  yana horas da sannanen kungiyar kwallon kafa ta kasar Ingila.

Zai bar kungiyar ne a karshen kakar bana kamar yadda ya sanar a wata takarda da ya fitar ma kungiyar.

Kamar yadda labarin ya fito a shafin kungiyar ta yanar gizo, Arsene Wenger yana ma kungiyar da dinbim magoya bayan ta dake ko'ina a fadin duniya godiya game da damar da aka bashi na jagorantar tawagar yan wasan ta na tsawon shekaru 22.

Dan kasar faransa mai shekaru 63, shine kociya mafi dadewa a tamaular firimiya na Ingila kuma yayi nasarar horar da Arsenal a wassanni 823.

ADVERTISEMENT

Yayi murabus ne kafin karewar kwantiragin sa wanda sai cikin kakar badi zai kawo karshe.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT