ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Sojoji sun kashe wani dan fashi, an gano bidigar AK 47 guda 2

Kakakin rundunar sojoji na kasa Brig.gen Sani Usman ya sanar da haka a wata takarda da aka fitar ranar juma’a

Rundunar sojoji na 1 Division sun kashe wani daga cikin yan fashi da makami a karamar hukumar Tsafe na jihar Zamfara ranar alhamis.

Kakakin sojoji na kasa Brig.gen Sani Usman ya sanar da haka a wata takarda da ya fitar ranar juma’a.

Usman yace sojojin sun kawar harin da yan fashi ke neman yi ga al’ummar yankin.

Yace yan fashi sun kashe wani jam’in hukumar FRSC kafin zuwan sojoji.

ADVERTISEMENT

Usman yace sojojin sun gano bindigar AK-47 guda biyu da kunshin harsashin bindiga 6 da kuma babura 7 daga yan fashin.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT