ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Gwamnati zata ƙaddamar da kasuwan kilishi saboda a dinga fitar dashi kasashen waje

Gwamna Aminu Masari ya bada wannan labarin a jihar katsina yayin da wata ƙungiyar ci gaban batagarawa suƙa ziyarce shi

Aminu Masari

Ranar laraba Gwamnatin jihar Katsina tace zata ƙaddamar da yin kasuwan yin kilishi a ƙaramar huƙumar batagarawa don amfanin ciƙin gida da ƙasashen waje.

Gwamna Masari yayi wannan sanarwa yayin da wata ƙungiyar ci gaban yan batagarawa suka ziyarce shi.

Yace za’a ƙaddamar da wannan kasuwar a ƙauyen ƙayauƙi daƙe ƙaramar huƙumar batagarawa

Masari yace shuwagabannin huƙumar tattalin arziki da ƙarfafawa tare da NAFDAC zasu duba tsarin tsabtar yin haka.

ADVERTISEMENT

Gwamnar yace manufar yin wannan kasuwar don samar ma gwamnatin wata hanyar samun ƙudi.

Ya shawarci masu kasuwancin kilishi da suyi taimaƙe huƙuma dan tabbatar da wannan manufar.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT