ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Zan fito takara idan Buhari bai nemi fitowa ba

Dan majalisar yace yana da damar tsayawa takara domin baya siyasa don amfanin kanshi

Tsohon gwamna kuma dan majalisar dattawa mai wakiltar jihar zamfara Ahmad Sani Yarima ya bayyana anniyar sa na fitowa takarar shugaban kasa a zaben 2019 idan shugaba Buhari bai nemi yin tazarce.

Ya sanar da haka ma manema labarai a garin Abuja bayan zaman majalisar yan jam'iyar APC da ya halarta.

Tsohon gwamnan ya sanar cewa zai goyi bayan shugaba Buhari idan har zai fito takara a zaben 2019 amma idan har bai fito ba shi zai fito.

Dan majalisar yace yana da damar tsayawa takara domin baya siyasa don amfanin kanshi.

ADVERTISEMENT

Har ila yau dai shugaba Buhari bayyana kudirin fitowa takara a zaben 2019.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

Here's everything to know about being a virgin on your wedding night

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights

Top 5 female directors in Nollywood

Top 5 female directors in Nollywood

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 benefits of fasting during Ramadan

5 reasons Easter was more fun when we were children

5 reasons Easter was more fun when we were children

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT