Kamar yadda labari yazo mana ana kyautata zaton cewa yan zanga-zangar magoya bayan sanata Omo Ovie-Agege, dan majalisar da aka dakatar.
ADVERTISEMENT
Hargitsi a zauren majalisar dokoki, yan zanga-zanga sun kwace sandan majalisa
Karfi da yaji yan zanga-zangar sun rinjaye jami'an tsaro dake zaure kana sun kwace sandan majalisar
Karfi da yaji yan zanga-zangar sun rinjaye jami'an tsaro dake zaure kana sun kwace sandan majalisar.
Lamarin ya faru yayin da ake zaman majalisa wanda mataimakin shugaban majalisa Ike Ekweremadu ke jagoranta tsabanin rashin Bukola Saraki wanda yayi tafiya.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT