ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Yan sanda sun kama yan bangar siyasa da sara-suka

Sanarwar tace yan sandan sunyi nasara kama su bisa shirin da ta kaddamar na kawo karshen ta'adancin yan sara-suka da yan bangar siyasa a jihar

Mai magana da yawun rundunar DSP Kamal Datti ya sanar da haka a wata takarda da ya fitar ga manema labarai.

Sanarwar tace yan sandan sunyi nasara kama su bisa shirin da ta kaddamar na kawo karshen ta'adancin yan sara-suka da yan bangar siyasa a jihar.

Kakakin ya sanar cewa an kama su bisa laifi da ya danganci sata da haifar da tashin hankali da kuma ta'adanci.

Ga sunayen wadanda aka kama kamar hakar

ADVERTISEMENT

Hamza Abdullahi

Tijjani Dahiru

Abba Abdullahi

Musiliu Idris

Ibrahim Musa

ADVERTISEMENT

Bashir Abubakar

Abdulrahman Mohammed

Mukaila Muhammed

Ahmed Adamu

Umar Hassan

ADVERTISEMENT

An kama su tare da adduna biyar da zarto da kuma kwalin kwayar tramadol da kayan tsibbu

Kamal Datti ya sanar cewa za'a gurfanar dasu gaban kotu bayan an gama bincike kan laifin da ake zargin su.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT