Mai magana da yawun rundunar DSP Kamal Datti ya sanar da haka a wata takarda da ya fitar ga manema labarai.
Yan sanda sun kama yan bangar siyasa da sara-suka
Sanarwar tace yan sandan sunyi nasara kama su bisa shirin da ta kaddamar na kawo karshen ta'adancin yan sara-suka da yan bangar siyasa a jihar
Sanarwar tace yan sandan sunyi nasara kama su bisa shirin da ta kaddamar na kawo karshen ta'adancin yan sara-suka da yan bangar siyasa a jihar.
Kakakin ya sanar cewa an kama su bisa laifi da ya danganci sata da haifar da tashin hankali da kuma ta'adanci.
Ga sunayen wadanda aka kama kamar hakar
Hamza Abdullahi
Tijjani Dahiru
Abba Abdullahi
Musiliu Idris
Ibrahim Musa
Bashir Abubakar
Abdulrahman Mohammed
Mukaila Muhammed
Ahmed Adamu
Umar Hassan
An kama su tare da adduna biyar da zarto da kuma kwalin kwayar tramadol da kayan tsibbu
Kamal Datti ya sanar cewa za'a gurfanar dasu gaban kotu bayan an gama bincike kan laifin da ake zargin su.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng