ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Kalli yadda yan kasar China ke kwaikwayon rawar wakar shirin Rariya ta Rahama Sadau

A cikin bidiyon wanda jarumar ta saka a shafin ta ta Instagram, za'a gan yadda daliban jami'ar Shenyeng ke tika rawa ga wakar shirin RARIYA

Shirin fim din, shine na farko da fitacciyar jaruma zata shirya da kanta kuma ya samu karbuwa matuka ga dinbim masu bibiyan fina-finan hausa na gida har da yan kasar waje.

Shirin fim wanda ya samu haskawan fitattun manyan jarumai kamar Ali Nuhu da Sadiq Sani Sadiq da Fati Washa da Hafsat Idris da Maryam Booth da sauran su, ya samu lambar yabo na kyuatar City People Awards 2017.

Jarumar ta nuna farin cikin ta bisa wannan kokarin da daliban suka yi na yin wakar tare da kwaikwayon rawar da aka taka na wakar cikin shirin.

ADVERTISEMENT

Daliban jami'ar Shenyeng sun kayatar matuka kuma da alama al'adar kasar hausa ya samu karbuwa a kasar Sin.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT