ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Ta gamu da ajalin ta sati daya bayan ta sallami mai gadin ta

Makwabta sun shaida cewa sun ji sanda matar take rokon yan fashin da su yi mata rangwami, sai dai basu samu ikon tunkarar barayin.

Yan fashi da makami sun dirar mata ne a gidan ta dake nan Citec estate na Abuja, inda suka caccaka mata wuka a kirji da wuya.

A bisa labarin da jaridar Punch ta fitar, yan fashin sun kai mata farmaki ne yayin da take kokarin kuna injin wuta na gidan.

Sai daga bayan yan fashin sun fita daga gidan ta suka garzaya domin duba lafiyar ta, sai dai suka gan ta a mace jinin ta nata malalowa.

Ba tare da bata lokacin jami'an tsaro sun gaggauta wajen bincike kan lamarin.

ADVERTISEMENT

Daga bisani, Punch ta ruwaito cewa an cafke wasu da ake zargi da sa hannu game da kisan.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT