ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Sojoji sun kashe yan ta'ada 10 a garin Numan

Sojojin sun kuma mika wani daga cikin yan ta'ada da suka kama ga rundunar yan sanda

Hakan ya faru ne yayin da sojojin suka kai hari garin Numan domin safarar yan ta'adda da suka addabi jihar.

A wata sanarwa da kakakin rundunar ta kasa, Birgediya Janar Texas Chukwu ya fitar, rundunar da kama wani dan ta'adda kana sun mika shi ga rundunar yan sanda.

An kama wasu makamai da kayan alato tare dasu ciki har da babura 18 da bindigogi da harsashi da kunshin albarusai da adda daya.

Wannan ya biyo bayan arangama da yan sanda tare da hadin gwawar sojoji suka yi da wasu yan ta'adda a jihar Taraba.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda mataimakin kwamishnan yan sanda ta jihar, Faleye Olaleye, ya sanar, sunyi nasarar kashe yan tawaye 10 sakamakon arangamar tare da kama wasu makamai daga hannun su.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT