ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Yan wasan Super Eagles sun gana da shugaban kasa a fadar sa

Yayi masu fatan alheri na samun nasara a gasar wanda za'a fara a cikin watan Yuni a kasar Rasha.

Yan wasan sun ziyarci shugaban a fadar sa dake nan Abuja domin neman yardar sa kafin su bar kasar.

Shugaban tare da mataimakin sa da wasu jami'an gwamnatin da suka hada da ministan wasanni da na watsa labarai sun halarci ganawar.

Yan wasan zasu zarce zuwa kasar waje inda zasu taka leda kasar Czech Republic da Ingila a wasan sada zumunci kafin a fara gasar kofin duniya.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT