ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Buhari ya jagoranci taron majalisar sa (HOTUNA)

An gudanar da taron a farfajiyar shugaban ƙasa na Villa

Shugaban ƙasa Muhammadu buhari ya jagoranci taron majalisar minnistoci ranar laraba 11 ga watan octoba.

An gudanar da taron wanda ya samu hallarcin mataimakin shugaban ƙasa Yemi Osinbajo da ministoci a farfajiyar shugaban ƙasa na Villa.

Karamin ministan mai Ibe Kachukwu shima ya halarcin taron duk da zargin da yayi wa shugaban kamfanin NNPC wanda ya janyo tsegumi a fadin ƙasar.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT