Shettima ya ƙara cewa yan ta'addar sun hallaka ajin karatu sama da 3,335, Ginin birni 665, gidaje 956,456, gidan wutan lantarki guda 201, da Asibitoci.
ADVERTISEMENT
Ba zan taba tunanin barin sarauta na saboda ofishin gwamnati- Sarkin Kano
Gwamnan ya bada wannan sanarwar a 9 Maris, 2017, a taro tare da waƙilan united nations a daƙin taron sa.
Gwamna Shettima ya bayana cewa,shugabanci da jagoranci mai kyau,hallitar sabon aiki, ilimi tare da Noma za su iya canza hallakar da ƴan ta’addar suka kawo.
Jakada Mathew Rycroft shine ya jagoranci tawagar mutane 14 da suka yi wa gwamnan ziyara.
Gwamnan, ya ba da alamar cewa , gwamnatin sa ya hau sabuwar tsare tsare wanda zai taimaka wa mutane, da kuma rage girman matsalar talauci, ya ce babu abin da ya shafi boko haram da musulunci.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT