ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Ba zan taba tunanin barin sarauta na saboda ofishin gwamnati- Sarkin Kano

Gwamnan ya bada wannan sanarwar a 9 Maris, 2017, a taro tare da waƙilan united nations a daƙin taron sa.

Ku dena haihuwan ʼƴaʼƴa kamar kayyayaki

Shettima ya ƙara cewa yan ta'addar sun hallaka ajin karatu sama da 3,335, Ginin birni 665, gidaje 956,456, gidan wutan lantarki guda 201, da Asibitoci.

Gwamna Shettima ya bayana cewa,shugabanci da jagoranci mai kyau,hallitar sabon aiki, ilimi tare da Noma za su iya canza hallakar da ƴan ta’addar suka kawo.

Jakada Mathew Rycroft shine ya jagoranci tawagar mutane 14 da suka yi wa gwamnan ziyara.

Gwamnan, ya ba da alamar cewa , gwamnatin sa ya hau sabuwar tsare tsare wanda zai taimaka wa mutane, da kuma rage girman matsalar talauci, ya ce babu abin da ya shafi boko haram da musulunci.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT