A kalla mutum 20 suka rasu a harin da aka kai daren ranar alhamis a kauyen Bassa dake karamar hukumar Bassa na jihar Filato.
ADVERTISEMENT
An kashe mutum 20 a rikici da ya barke a jihar Filato
Mazauna kauyen sun zargi makiyaya da cewa sune suka kai harin don ramuwa ga wani kisa da aka yi a makon da ya gabata
A bisa labarin da BBCHaussa ta fitar wasu da dama sun jikata sanadiyar harin.
Mazauna kauyen sun zargi makiyaya da cewa sune suka kai harin don ramuwa ga wani kisa da aka yi a makon da ya gabata.
Tun ba yau ake samun rikice-rikice tsakani mazauna jihar Filato.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT