Ga abubuwan da ya fuskanta cikin sa'o'i 24;
Rayuwar dan majalisa Dino Melaye cikin sa'o'i 24
Jami'an tsaro tsaron filin jirgin saman Abuja sun kama shi yayin da yake yunkurin tafiya kasar Morocco don gabatar da wata aiki da gwamnati ta tura shi
Jami'an tsaro tsaron filin jirgin saman Abuja sun kama shi yayin da yake yunkurin tafiya kasar Morocco don gabatar da wata aiki da gwamnati ta tura shi.
Kakakin hukumar shige da fice ya sanar cewa jami'an sun kama shi bisa umarni da aka basu.
Jim kadan bayan kama shi, kakakin dan majalisar ya sanar cewa an sake shi tare da karawa cewa jami'an sunyi danasanin yin hakan.
Yan sanda sun mamaye gidan sa dake Maitama
Ya sanar a shafin sa na twitter cewa jami'an hukumar yan sanda sun kewaye gidan sa tare da hana shiga ko fita.
Ya mika wuya, ya amince da bada amsar tambayoyi
Daga baya a safiyar ranar talata 24 ga wata, sanatan ya sanar cewa a shirye yake domin mika wuya ga rundunar yan sanda don bada amsar tambayoyi kan laifin da ake zargin sa dashi.
Rundunar SARS sun garkame shi
Wata sabuwar labari ya kuma barke mai cewa rundunar SARS sun cafke kuma sunyi awon gaba dashi zuwa shingen su inda zai.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng