ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Ba sauki ga duk wani ma'aikacin hukumar da aka kama da laifin zamba

Magu ya sanar da haka a wani hulɗa da yayi da mawallafa a Abuja ranar laraba

Mukaddashin Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa Ibrahim Magu ya bayyanar cewa akwai wasu daga cikin jami’an hukumar wanda karar su na gaban kotu.

Magu ya sanar da haka a wani hulɗa da yayi da mawallafa a garin Abuja ranar laraba.

Duk da cewa bai sanar iyakar ma’aikatan da ake zargi da aikata laifi, shugaban ya jaddada cewa ba zai sassauta ma duk wani ma’aikacin hukumar da aka kama da aikata laifin cin hanci.

Shugaban ya ayyana cewa hukumar ta sallami wasu jami’an ta kasancewa sun samu matsala da takardar shaidar su na makaranta. Ya kara da cewa an kai karar wasu gaban kotu.

ADVERTISEMENT

Magu ya sanar cewa yakin ganin an kawar da cin hanci da rashawa a ƙasar ya karfafa kuma yana neman taimakon jama’a wajen ganin cewa sun cinma burin su musamman kafofin watsa labarai.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT