ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Ma'aikatan jihar Filato zasu samu hutun kwana daya kan ziyarar shugaban kasa

Shugaban zai kai ziyara kaddamar da ayyuka jihar ranar alhamis 8 ga wata

Ana sa ran isowar shugaban garin Jos ranar alhamis tare da mukarraben sa domin kaddamar da ayyukan cigaba da gwamnatin jihar Filato ta gudanar.

Bisa sanarwa da shugaban ma'aikata na jihar Izam Azi ya fitar, gwamnatin ta dauki wannan matakin domin ma'aikatan jihar suma suyi maraba sa zuwan shugaban.

A cewar shi jama'a da dama zasu fito kwai da kwarkwatar su wajen tarban shugaban kan ziyarar kaddamar da ayyuka da zai kao jihar ranar Alhamis 8 ga wata.

Kwamishnan labarai na jihar Datti Yakubu ya kara da cewa za'a hana tafiya wasu wurare ga jama'a musamman a wuraren da shugaban zai kaddamar da ayyuka.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT