ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Kodai Adam Zango zai yi waka da Davido?

Mawakin wanda ke cin karen shi ba babbaka ya shahara a duniya kuma abun farin ciki ne ganin mawakin kasar hausa tayi aiki tare dashi wajen nishadantar da jama'a.

Kamar yadda ya wallafa a shafin sa na instagram, jarumin fim kuma mawaki, ya sanar cewa akwai abun da yake shiryawa tare da shahararen mawakin tare da daura hoton mawakin.

Ya rubuta "Thank you OBO!! Something huge is flashing me.....ALLAH kaine mai lokaci kuma ka bani sannan kana kan ara min!! ALLAH NAGODE ..... ".

A jerin sunan mawakan Nijeriya har ma da nahiyar Afrika, Davido yana daya daga cikin mawaka da suka yi fice kuma yana taka rawar gani wajen daga tutar Nijeriya a idon duniya da ire-iren kasaitattun wakokin shi.

Muna jiran sauran bayanai game da shagubabben sakon da ya wallafa kuma abun azo a gani ne idan mawakan suka shirya waka tare.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT