jarumin ya sanar da haka a shafin sa na kafar sada zumunta ta Instgram tare da hoton yar jaririyar ranar lahadi 8 ga wata Afrilu.
ADVERTISEMENT
Jarumi Ibrahim Maishunku ya samu karuwa
Jarumin ya sanar da haka a shafin sa na kafar sada zumunta ta Instgram tare da hoton yar jaririyar
Wannan ita ce ta uku cikin yaran da Allah ya albarkaci jarumin da samu auran sa da uwardakin sa Hajiya Zainab.
Allah shi raya.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT