ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Jarumi Ibrahim Maishunku ya samu karuwa

Jarumin ya sanar da haka a shafin sa na kafar sada zumunta ta Instgram tare da hoton yar jaririyar

jarumin ya sanar da haka a shafin sa na kafar sada zumunta ta Instgram tare da hoton yar jaririyar ranar lahadi 8 ga wata Afrilu.

Wannan ita ce ta uku cikin yaran da Allah ya albarkaci jarumin da samu auran sa da uwardakin sa Hajiya Zainab.

Allah shi raya.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT