ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Buhari ya amshi bakoncin iyalen marigayi Martin Luther King a fadar sa

An karrama shugaban da kyuata ta musamman bisa rawar da yake takawa wajen yaki da cin hanci da rashawa

Uwar dakin marigai tare da sauran dangin sun sun kawo ma shugaban ziyara ne domin karrama mashi bisa rawar da yake takawa wajen yaki da cin hanci da rashawa.

A bisa rahoton da jaridar Vanguard ta wallafa, iyalen marigayin sun kai ziyar garin Abuja ne domin daukaka bakaken fata bisa gudunmawar da suke taka wa wajen samad da cigaba.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT