Gwamna Abubakar Muhammed a cikin wata takardar sanarwa da hadimin sa na kafafen sada zumunta na zamani ya sa hannu, ya bayyana cewa an kaddamar da ranar hutun ne domin al'ummar jihar su tarbe shugaban da hannu biyu-biyu,
ADVERTISEMENT
Gwamnatin jihar Bauchi ta bada hutu ga ma'aikatan jihar
Gwamnatin ta bada hutun ne domin al'umar jihar su nuna farin ciki kan ziyarar aiki da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kai jihar
Gwamnan ya bukaci yan jihar da su fito a dandazon su domin yi ma shugaban maraba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kai ziyarar aiki na kwana biyu jihar inda zai kaddamar da wasu ayyukan da gwamnatin Bauchi ta aiwatar.
Cikin ayyukan da shugaban zai kaddamar akwai shirin raba motor gona guda 500 ga manoman jihar.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
Recommended articles
Here's everything to know about being a virgin on your wedding night
7 do's and don’ts of the Holy month of Ramadan
Top 5 sweetest celebrity mother-child relationships that stand out for us
International Women's Day: 5 Nigerian female celebrities championing women’s rights
Top 5 female directors in Nollywood
6 things that will break a Muslim's fast during Ramadan
5 benefits of fasting during Ramadan
5 reasons Easter was more fun when we were children
Dos and don’ts of supporting Muslims during Ramadan
ADVERTISEMENT