Za'a daura aurenta da angon ta Saleh Isa ranar 20 ga watan Janairu.
ADVERTISEMENT
Diyar Marigayi Rabilu Musa (Dan Ibro) zata shiga sahun amare
Za'a daura su tare da angon ta Saleh Isa a garin Danlasan Warawa dake karamar hukumar Wudil nan jihar Kano
Babban jarumi kuma mai shirya fim din hausa Falalu Dorayi ya sanar da wannan a shafin shi na Instagram.
ADVERTISEMENT
kamar yadda ya wallafa a shafin shi za'a daura auren ne a Danlasan warawa dake karamar hukumar Wudil nan jihar Kano ranar asabar 20 ga wata.
Ana gayyatar kowa da kowa wajen wannan taron aure.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT